Homepage Danmasaniradio.Com - Masaniyar Rayuwar Al umma

Latest Posts

Tinubu Zai Samar Da Ayyukan Yi Ga Matasa Miliyan Biyar A Fannin Kiwo, Cewar Farfesa Attahiru Jega

Mai bai wa shugaban kasa shawara, kuma shugaban kwamitin aiwatar da garambawul kan harkokin kiwon dabbobi, Farfesa Attahiru…

Jul 6, 2025

Rikicin Da Zai Iya Mamaye Jam’iyyar APC A Jihar Kano Idan Ta Hana Ɓangaren Ganduje Takarar Gwamna

Rikicin Da Zai Iya Mamaye Jam’iyyar APC A Jihar Kano Idan Ta Hana Ɓangaren Ganduje Takarar Gwamna Ta Ba Wa Ɓangaren Barau K…

Jul 6, 2025

Zaben 2027 zai zama tamkar faɗa tsakanin talakawan Najeriya da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.

Tsohon Ministan Wasanni da Ci gaban Matasa, Solomon Dalung, ya bayyana cewa babban zaben 2027 zai zama tamkar faɗa tsakanin…

Jul 6, 2025

Me yasa amurka taki sayarwa Isra'ila da makaman kariya na THAAD ?

Abin da zai baku mamaki shine: Amurka taki sayarwa Isra'ila da makaman kariya na THAAD  Amma ta basu kyauta a matsayin y…

Jul 4, 2025

Jam’iyyar APC ta bayyana sabuwar haɗakar jam’iyyun adawa da suka rungumi ADC a matsayin “ƙungiyar ƴan yaudara

Jam’iyyar APC ta bayyana sabuwar haɗakar jam’iyyun adawa da suka rungumi ADC a matsayin “ƙungiyar ƴan yaudara da masu bin s…

Jul 4, 2025

Marigayi Sheik Dakta Idris Abdul-Aziz Dutsen Tanshi Ya Bar Baya Da Dumbin Alheri

Wasu daga cikin 'ya'yan Marigayi Sheikh Dr Idris Abdul-Aziz Bauchi (Limamin jaddada Tauhidi na Afirka) guda biyar s…

Jul 4, 2025

Alhazan Nijeriya sun yi zangza-zanga a Saudiyya.

Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu alhazai ƴan Nijeriya sun yi zanga-zanga a  birnin Makka da ke ƙasar Saudiyya a ranar Ta…

Jun 13, 2025

Jirgin Air India Mai Dauke da Fasinjoji 242 Ya Yi Hatsari a Ahmedabad

Wani jirgin sama mallakin kamfanin Air India wanda ya nufi birnin London ya yi hatsari a birnin Ahmedabad na kasar India, ji…

Jun 12, 2025
sr7themes.eu.org