Homepage Danmasaniradio.Com - Masaniyar Rayuwar Al umma

Latest Posts

Wata ƙungiya ta karrama Kwankwaso akan kishin ƙasa da ingantaccen jagoranci a dimokuraɗiyya

An karrama ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, da lambar yabo ta Patrio…

Jul 29, 2026

DSS ta kama babban na hannun daman Shekau - Rahoto

Rahotanni sun bayyana cewa hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kama Khalid Albarnawi, wani babban jagoran ƙungiyar Ansaru d…

Jul 29, 2026

Ɗaya daga cikin matuka jiragen Kasar Iran ya sami kyauta Mafi girma na Shahada.

An tabbatar da shahadar ɗaya daga cikin jaruman matukan Hatsabibin jirgin yaƙin Su-24 na rundunar sojin Iran. Sashen Hulɗa …

Jul 29, 2026

Sanata Ahmad Babba Kaita Ya Gana Da Ƴan Takarar Jam'iyyar ADC

Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Katsina A Ƙarƙashin Jam'iyyar ADC, Sanata Ahmad Babba Kaita Ya Gana Da Ƴan Takarar Jam'iy…

Jul 29, 2026

Yan Sanda Sun Fara Farautar wadanda suka Sace Ɗaliban Jami’ar Tarayya Ta Lafia

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Nasarawa ta fara farautar masu yan ta’addan dasukayi garkuwa da ɗalibai uku na Jami’ar Tarayya da…

Jul 29, 2026

Gwamnatin Tarayya ta bayyana yadda za a inganta amfani da Tsarin Haɗa Bayanai da Biyan Albashin Ma’aikata.

Shugaban Hukumar Kula da Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya (FCSC), Farfesa Tunji Olaopa, ya bayyana yadda za a inganta amfani da…

Jul 29, 2026

Mutumin da yafi kowa tsayi a Ghana ya rasu.

Mutumin da ya fi kowa tsayi a ƙasar Ghana, Sulemana Abdul Samed, wanda aka fi sani da Awuche, ya rasu yana da shekara 33 a …

Jul 29, 2026

Yan sanda sun kwato harsasai 55 na ak-47 cike da mota a zamfara.

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Zamfara ta kama wasu mutane biyu tare da kwato harsasai 55 na bindigar AK-47 a wani samame na…

Jul 29, 2026

Hukumar Hisbah ta Jihar Sokoto ta kai ziyarar ba-zata otal-otal takwas a birnin Sokoto a ranar Talata, 28 ga Yuli 2026.

Arewa Updates ta rawaito cewa, wannan na cikin sanarwar da Hukumar Hisbah ta Jihar Sokoto ta fitar. Kwamandan hukumar, Mala…

Jul 29, 2026

Duk abin da ya faru ga El-Rufai to laifin Tinubu ne - ADC

Jam'iyyar ADC ta zargi gwamnatin tarayya da tsare tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, saboda dalilai na siyasa…

Jul 29, 2026

Featured Post

Wata ƙungiya ta karrama Kwankwaso akan kishin ƙasa da ingantaccen jagoranci a dimokuraɗiyya

An karrama ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, da lambar yabo…

Jul 29, 2026
sr7themes.eu.org