HAJJI 2026: Jirgin farko na maniyyata daga Jihar Kebbi ya tashi a jiya Lahadi
HAJJI 2026: Jirgin farko na maniyyata daga Jihar Kebbi ya tashi a jiya Lahadi zuwa birnin Madina a ƙasar Saudiyya, domin gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026.
HAJJI 2026: Jirgin farko na maniyyata daga Jihar Kebbi ya tashi a jiya Lahadi zuwa birnin Madina a ƙasar Saudiyya, domin gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026.